Followers

Tuesday, March 5, 2019

"A yayin da Shaikh Zakzaky ke kokarin saka rawani, suna rirrike shi suna kokarin fita da shi da karfi. Da kyar Shaikh ya samu ya saka takalminsa a yayin da suke jan sa, ba su bari ya saka abayarsa ba sai bayan da suka fito da shi."

"Haka suka fito da Shaikh Zakzaky suna rirrike da shi, ba su dubi tsufansa a matsayinsa na Dattijo mai shekara 67 ba, ba su yi la’akari da raunukan da ke jikinsa na harbin da sojoji suka masa a kafa, hannu da ido ba, suka rika musguna masa, har suka san ya shi a tsakiyar mota a baya, gefe da gefensa a cikin motar akwai jami’an tsaro kowanne rike da bindiga har da bindigar da suke saka wa mutum ta yi masa shokin".

- Mun kwafo daga Jaridar Almizan bugu na 1382 ne.




Batun waqi,ar zariya

SHAIKH ABDULJABBAR YACE:

 JIYACE TA DAWO YAU>>>>

Tarihi Ne Yake Maimaita Kansa hakanan akayiwa Fatima "yar Annabi (s) da Imam Ali Zakin Allah Kani Kuma Sirikin
Annabi(s) Kuma Aka bi 'ya'aynsu Da Jikokinsu Da Mabiyansu Akayi Musu Kisan Gilla Wasu Aka Basu Guba Wasu Aka Qonasu Da Ransu Wasu Aka Binnesu Da Ransu Kuma Akama Halasta Zaginsu Da
Tsine Musu>>>
Kuma Akace Baza Afa'da ba Duk
Wanda Ya Fa'da Ya Zagi Sahabbai, Kuma Duk Wanda Sukayi Wannan Aika-aikar Akace Sunyi Daidai Kuma Su Radhiyallahu Anhu Ne...
QARSHE SAI ALLAH NE YAYI HUKUNCINSA>>> 

To yanzuma jiya ce ta dowa yau kwabo-kwabo abinda akayi
wancan lokacin shine ake ciki yanzu... Wanda sukayiwa 'yan shi,a wannan ta,asar ance sunyi daidai kuma baza ace damme yasa ba an zagi shugabannni kuma su Allah Ya Yarda Dasu >>>
Kuma Wanda Aka Zalunta Wai Bazasuyi Qorafi ba Kuma Bazasuyi Wata Walwala ba.

TO DA ALAMA WANNANMA ALLAH NE ZAIYI HUKUNCINSA....

No comments:

Post a Comment